Manyan Labarai

Manyan Labarai

Peter Obi ya buƙaci Gwamnan Bauchi su haɗu a gyara Najeriya

Obi ya ce wajibine a garemu mu ceto Najeriya saboda yanayin halin da ake ciki bai dace da rayuwarmu da rayuwar ‘ya’yanmu da jikokinmu ba.

Tinubu na neman sahalewar Majalisa don karɓo bashin dala miliyan 516

Shugaban ƙasar ya ce an tsara aikin gina kilomita 100 na titin ne domin ya haɗa Arewa maso yammacin ƙasar da Kudu maso Yammaci.

Majalisar dokokin Kano na tantance sabon mataimakin Gwamnan jihar

Gwamna Abba Kabir Yusuf ya miƙa sunan Garo ga majalisar ne a ranar Talata domin tabbatar da shi, biyo bayan murabus ɗin tsohon mataimakinsa, Aminu Abd

Sojoji sun daƙile harin Boko Haram da kashe ’yan ta’adda

Kamar yadda aka bayyana rahoton harin, wanda aka fara a tsakar dare zuwa misalin ƙarfe 3:00 na asuba na Laraba, ya gamu da tirjiya daga dakarun sojin

DSS ta gurfanar da El-Rufai kan zargin yin kutse a wayar Ribadu

El-Rufai, ya musanta zargin da ake masa bayan an karanta masa tuhume-tuhumen a kotu.