Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda masana’antun Arewa suka koma kufai

Babban abin da ya haifar da durkushewar masana’antu a Katsina shi ne matsalar wutar lantarki da tsadar man fetur da gas.

Mun kama ’yan bindiga da suka yi kutse a Kano — ’Yan sanda

Uku daga cikin matasan da ke hannu ’yan asalin Jihar Katsina ne sai kuma wani ɗaya daga unguwar Hotoro da ke Kano.

Dalilin da muka dakatar da Sanata Natasha — Majalisar Dattawa

A ranar Alhamis Majalisar Dattawa ta dakatar da Sanata Natasha Akpoti Uduaghan har na tsawon watanni shida.

Ramadan: Hisbah ta rufe shagon caca a Kano

Aminudeen ya nuna damuwa kan yadda wasu Musulmai ke shiga harkar caca, a lokacin azumin watan Ramadan.

Tinubu ya bai wa Farfesa Jega muƙami a gwamnatinsa

Ana sa ran naɗin Jega zai haifar da kyakkyawan sakamako a fannin noma da kiwo.