Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ramadan: Ga arahar kayan abinci ga rashin kuɗin saya

Mutane na kukan rashin kuɗin cefanen azumi duk da cewa watan Ramadan na bana ya zo a daidai lokacin da farashin kayan abinci ke sauka a sassan Najeriy

An ga watan Ramadan a Najeriya

Sarkin Musulmi wanda ya sanar da ganin watan a garuruwan Maiduguri da Bama da ke Jihar Borno, ya buƙaci al’ummar Musulmin Najeriya da su tashi d

An ga jinjirin watan Ramadan a Saudiyya 

Wannan na nufin za a fara azumin watan Ramadan a ranar Asabar a ƙasar.

Sojoji sun kama shugaban ’yan bindiga, Kachallah Nabamamu a Zamfara

Ana sa ran cafke shi zai rage tasirin hare-haren ‘yan bindiga a jihar.

A gaban mijina Akpabio ya nemi kwanciya da ni —Sanata Natasha

Ta ce mijinta shaida ne cewa tun shekarar 2023 Shugaban Majalisar Dattawan yake bibiyar ta domin yin lalata da amma ta ki ba shi haɗin kai