Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sanata Natasha na neman diyyar N100bn wurin Akpabio

Akpabio ya yi zargin cewa “ba ta san komai ba game da zaman majalisa…da kuma saka tufafi masu shara-shara.”

DAGA LARABA: Abin Da Ya Sa Wasu Maza Ba Sa Son Haihuwa

Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi duba ne kan waɗannan mazan da ba sa son haihuwa da kuma dalilan su.

Mutum 10 sun mutu a hanyar Damaturu zuwa Maiduguri

Haɗarin ya auku ne yayin da wata motar dakon kaya maƙare da siminti ta yi ƙundumbala ta faɗa wani rami.

Tattalin arzikin Nijeriya ya haɓaka da kashi 3.84 — NBS

Bunƙasar tattalin arzikin ta ɗara kaso 3.46 da aka samu a zango na 3 na 2024.

An naɗa Obasanjo mai shiga tsakani a rikicin Kongo

Yaƙi a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ya yi sanadiyyar mutuwar mutum fiye da 7,000 a wannan shekarar.