Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gwamnatin Tarayya ta kashe N604m wajen sauya halin tubabbun ’yan ta’adda

Sai dai da yawan ‘yan Najeriya sun soki wannan shiri na mayar da tubabbu ‘yan ta’adda cikin al’umma.

Majalisar Kano ta kafa kwamitin tantance Murtala Garo a matsayin Gataimakin Gwamna

Ana sa ran kwamitin zai gayyaci Garo domin tantance shi, domin gabatar da rahoto ga zauren majalisar a ranar Litinin.

Ministan Wutar Lantarki ya yi murabus

Adelabu ya sanar da Shugaban Kasa Bola Tinubu, game da burinsa na tsayawa takarar gwamna a wata ganawa da suka yi a ranar Talata

Mun kawar da dubban ’yan bindiga daga dazukan Bauchi — Gwamna Bala

Sojoji sun mamaye sansanonin ’yan bindigar, sannan jiragen yaki suka yi musu ruwan bama-bamai da ya hallaka ’yan bindiga da dama tare da lalata sansan

Abba ya zaɓi Murtala Sule Garo a matsayin Mataimakin Gwamnan Kano

An samu gurbin ne bayan murabus ɗin da tsohon Mataimakin Gwamna, Kwamared Abdussalam Gwarzo, ya yi a ranar 27 ga Maris, 2026