Manyan Labarai

Manyan Labarai

Gawuna ne ya lashe zaɓen Gwamnan Kano a 2023 — Ata

Ata ya yi barazanar ficewa daga APC muddin aka sake naɗa Abdullahi Abbas a matsayin shugaban jam’iyyar na Kano.

Za a kafa ƙarin makarantu a Zariya — Abbas Tajudeen

Majalisar Tarayya na ƙudirin ganin ta bunkasa ilimi a matakin farko da inganta ilimin sakandare da na kimiyya.

Yadda ƙananan yara ke zaman kurkuku ba tare an da kai su kotu ba

Ayyuka sun yi wa kotunan yawa, don haka dole a riƙa samun irin wannan.

PDP ta lashe zaɓen ƙananan hukumomin Osun

Hukumar Zaɓen Osun OSSIEC ta ce an samu nasarar gudanar da zaɓen bisa duk wani tanadi na doka.

Wani mutum ya yi wa agolarsa fyaɗe ta samu juna biyu

A halin yanzu yarinyar tana ɗauke da ciki da har ya kai watanni tara.