Manyan Labarai

Manyan Labarai

Hisbah ta rufe gidajen rawa a Katsina

Hukumar ta umarci ɗaukacin masu gidajen rawa da ke gudanar da harkokinsu a cikin dare a faɗin jihar da su rufe

NAJERIYA A YAU: Tanadin Dokar Kasa Kan Kirkirar Gwamnatin Bibiya A Kano

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan halascin kafa gwamnatin bibiya a Jihar Kano.

’Yan bindiga sun kashe mutum 2, sun sace manoma 10 a Neja

Rahotanni sun bayyana cewar har da ɗan sa-kai daga cikin waɗanda suka rasa rayukansu a harin.

Hana Biza: Najeriya ta cancanci a girmama ta – Babban Hafsan Tsaro

Ya jaddada cewar Najeriya ba za ta lamunci rashin girmamawa daga kowace ƙasa ba.

’Yan bindiga sun Kashe mutum 2 kan jinkirin biyan kuɗin fansa

Rahotanni sun nuna cewar maharan sun hallaka mutanen biyu sakamakon jinkirin biya musu kuɗin fansa.