Manyan Labarai

Manyan Labarai

Asabar za a yi zaɓen ƙananan hukumomin Katsina

Hakan ya sa aka ba kowace jam’iya damar fito da wanda zai yi mata takarar kujerar ƙaramar hukumar ko ta Kansila.

Yadda USAID ke ɗaukar nauyin Boko Haram —Dan Majalisar Amurka

Perry ya ce, “Dala miliyan 697 USAID ke kashewa a duk shekara wajen ɗaukar nauyin kungiyoyin Boko Haram da ISIS da Al-Qaeda da dangoginsu

Mutum 23 sun mutu da raunata wasu a haɗarin mota a gadar Kano

Haɗarin ya rutsa da wata motar tirela ƙirar DAF ɗauke da kayayyaki da fasinjoji.

Fursunoni 3 sun lashe Gasar Al-Ƙur’ani a Kano

An shirya musabakar ce da nufin sauya tunanin fursunoni domin su zamo mutane da al’umma za ta amfana da su bayan sun kammala zaman gidan yari.

Tirela ta murƙushe mutane a Gadar Hotoro a Kano

Ana fargabar mutane da dama sun rasu bayan wata tirela ta murƙushe su a Gasar Muhammadu Buhari da ke yankin Hotoro a a Jihar Kano.