Manyan Labarai

Manyan Labarai

NHIS: Kotu ta ɗage bayar da belin Farfesa Yusuf zuwa 27 ga Fabrairu

Sai dai Farfesa Yusuf ya musanta dukkanin zarge-zargen da ake masa.

Miƙa makaman ’yan bindigar Katsina ya bar baya da ƙura

A yayin da wasu ke yabo, wasu na ganin miƙa makaman da ’yan bindigar suka yi ba zai yi tasirin a-zo-a-gani ba.

Fitaccen ɗan siyasa Ahmadu Haruna Zago ya rasu

Shugaban Hukumar Kwashe Shara ta Jihar Kano Ambasada Haruna Zago ya rasu bayan fama da rashin lafiya.

NAJERIYA A YAU: Kalubalen Da Ke Durƙusar Da Gidajen Rediyo A Arewa

Gidajen rediyo a Arewaci na rufe harkokinsu su ɓace ba tare da an sake jin ɗuriyarsu ba

Babban layin wutar lantarki ya faɗi karon farko a 2025

A shekarar 2024 sau 12 babban layin wutar na ɗaukewa, lamarin da ya jefa miliyoyin jama’a cikin duhu.