Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yadda na ƙi karɓar cin hancin N5bn a gwamnatin Tinubu – Tsohon Hadimi

Tsohon hadimin ya ce halaye masu kyau da gaskiya ne kaɗai za su hana mutum karɓar cin hanci a Najeriya.

Dokokin gyaran haraji sun tsallake karatu na biyu a majalisa

Mataki na gaba shi ne miƙa ƙudirin ga kwamitocin majalisar domin ƙara yin nazari.

An yi zanga-zanga kan hare-haren ’yan bindiga a Kaduna

Al’ummar yankin sun roƙi gwamnatin Kaduna ta kai musu ɗauki kafin a ƙarar da su.

N50,000 aka biya ni don safarar harsasai zuwa Abuja – Matashi

Kwamishinan ya ce za a miƙa waɗanda ake zargin zuwa kotu da zarar sun kammala bincike.

Majalisa na neman rushe ƙudirin ƙara kuɗin kira da data

Majalisar ta ce har yanzu babu tsayayyen layin waya mai sabis mai kyau a cikinsu.