Manyan Labarai

Manyan Labarai

DAGA LARABA: Dalilan Da Al’adar Zanen Fuska Ke Neman Gushewa A Kasar Hausa

Zanen fuska na da dadadden tarihi a Arewacin Najeriya musamman a kasar Hausa.

Netanyahu ya bai wa Hamas wa’adin sakin Isra’ilawan da take garkuwa da su

Netanyahu ya ce dakarun IDF za su koma yaƙar Hamas har zuwa lokacin da za a samu galaba a kansu.

‘Nijeriya ce ƙasa ta 140 mafi rashawa a Duniya’

Sudan ta Kudu da Somaliya da kuma Venezuela na cikin ƙasashen da aka fi tafka rashawa a duniya.

An nada sabon Mataimakin Mai Tsawatarwa na Majalisar Tarayya

Majalisar ta nada shi ne bayan rasuwar Honorabul Oriyomi Onanuga, mai rike da mukamin.

An kama ’yan ina-da-kisa 47 a Kwalejin Tarayya a Kebbi

Sun sari jami’in tsaron kwalejin da adda a ƙafarsa ta dama a hannunsa na dama.