Gwamnan Zamfara ya gindaya sharaɗin sulhu da ’yan bindiga
Ko dai ’yan bindigar su ajiye makamansu ko kuma mu ba za mu bar su ba.
Manyan Labarai
Ko dai ’yan bindigar su ajiye makamansu ko kuma mu ba za mu bar su ba.
Obasanjo da Atiku sun yi ganawar ne a yayin ziyarar da tawagar Atiku ta kai gidan Obasanjo da ke mahaifarsa a Jihar Ogun.
Ya yi amfani da wuƙa da kuma gatari wajen halaka abokin nasa a gidan da suke haya bayan wata hatsaniya a tsakaninsu.
Sojojin Najeriya sun tarwatsa babbar maɓoyar ƙasurgumin ɗan Bello Turji da ke ƙauyen Garin Fakai a Jihar Zamfara.
Rundunar ta ba da wannan wa’adin ne bayan matsalar ’yan daba ta ya ƙi ci ta ƙi cinyewa a yankin da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso.