Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sanda sun ba al’ummar Sheka awa 24 su kawo sunayen ’yan daba

Rundunar ta ba da wannan wa’adin ne bayan matsalar ’yan daba ta ya ƙi ci ta ƙi cinyewa a yankin da ke Ƙaramar Hukumar Kumbotso.

NAJERIYA A YAU: Shin Har Yanzu Akwai Masu Rufin Asiri A Najeriya?

Shin a iya cewa har yanzu akwai masu matsakaicin ƙarfin aljihu a Najeriya?

Ɗan sanda ya rataye kansa har lahira a Neja

Kakakin rundunar ya ce har yanzu ba a gano dalilin da ya sa jami’in ya rataye kansa ba.

Aisha Binani ce ta lashe zaɓen Adamawa, ina da ƙwararan hujjoji – Ari

Ari ya bayyana irin barazanar da ya fuskanta bayan ƙin amincewa a tafka maguɗin zaɓe.

Gobara ta ƙone motoci da shaguna a wajen sayar da gas a Neja

Wutar ta ɗauki lokaci tana ci kafin zuwan jami’an hukumar kashe gobara.