Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ɗan sanda ya harbe kansa har lahira a Nasarawa

Rahotanni sun nuna cewar jami’in ya shiga wani ɗaki sannan ya sa bindiga ya harbe kansa har lahira.

Gobara ta yi ajalin almajirai 17 a Zamfara

Rahotanni sun bayyana cewar gobarar ta tashi ne sakamakon wasu itatuwa da aka tara.

Saura ƙiris Bello Turji ya zo hannu – Ministan Tsaro

Ministan ya ce shugabanni tsaro sun bayar da tabbacin kawo ƙarshen matsalar tsaro a 2025.

Tinubu ya ƙara kasafin kuɗin 2025 zuwa N54.2trn

Tinubu ya ce ƙarin ya samo asali ne bayan samun ƙarin kuɗaɗen shida da wasu hukumomin gwamnati suka samu.

Tinubu zai tafi Faransa daga nan ya zarce Habasha

Tinubu zai halarci taron ƙungiyar ƙasashen Afirka ta AU a birnin Addis Ababa a farkon mako mai zuwa