Manyan Labarai

Manyan Labarai

Alakarmu da El-Rufai na nan babu matsala —Uba Sani

Gwamnatin Uba Sani ta sallami wasu mukarraban El-Rufai, wanda shi kansa take zargin sa da almundahanar biliyoyin kudade

Yau Majalisar za ta ci gaba da aiki kan Dokar Haraji

Masu ruwa da tsaki sun kasa sun tsare domin ganin yadda za ta kaya a Majalisar Dokoki ta Kasa kan dokar mai cike da rudani

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Noma Ba Tare Da Kashe Kuɗi Da Yawa Ba

Ƙalubale ya haɗa da ƙarancin ilimin noman, da na irin shuka, da rashin gonaki da dai sauran su.

HOTUNA: Hatsarin tirela ya yi ajalin mutum 4, shanu 15 da awaki 20 a Neja

Mutum 13 sun jikkata yayin da biyu suka mutu nan take.

Mai gari ya tsere bayan mazauna sun cinna wa gidansa wuta a Kano

Gwamnatin Kano ta jajanta wa iyalan waɗanda lamarin ya shafa tana mai jaddada aniyar gudanar da bincike.