Manyan Labarai

Manyan Labarai

Rikicin rusau ya yi ajalin mutum 4 a Kano

Ana cikin wani yanayi na fargaba a ofishin KNUPDA yayin da duk manyan ma’aikata suka ƙauracewa zuwa aiki.

NHIS: Kotu ta tsare Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje

Kotu ta ba da umarnin tsare tsohon Shugaban Hukumar Inshorar Lafiya ta Kasa (NHIS), Farfesa Usman Yusuf a Gidan Yarin Kuje.

Gwamnatin Najeriya za ta sake ƙara kuɗin lantarki

Batun karin na zuwa ne bayan a bara gwamnatin ta yi ninka kudin wuta sau uku ga kwastomomi da ke amfani da Band A.

NAJERIYA A YAU: Dalilin Da Za Mu Kashe Biliyan N2.5 Kan Auren Zawarawa —Gwamnatin Kano

Wasu na ganin jihar na da wasu buƙatun da suka fi auren gatan muhimmanci da ya kamata gwamnatin ta mayar da hankali a kai.

Fasinjoji 30 sun ƙone ƙurmus a hatsarin mota a Ondo

Hukumar FRSC ta tabbatar da cewar gudun wuce ƙima ne ya haddasa hatsarin.