Manyan Labarai

Manyan Labarai

Isra’ila ta kashe Palasdinawa 10 ta kama 12 bayan musayar fursunoni 110

Kungiyar Hamas ta sanar da sunayen mutum uku da za ta mika wa kasar Isra’ila a Gaza a ranar Asabar.

NAJERIYA A YAU: Anya Jam’iyyar PDP Za Ta Kai Labari A Fagen Siyasar Najeriya Kuwa?

Tuni wasu ma suka fara ɗigaayar tambaya a kan makomar jam’iyyar bisa la’akari da tarin rikice-rikicen da suka dabaibaye ta.

Ana biyan wasu kuɗi don kare gwamnatin Tinubu — El-Rufai

El-Rufai ya ce a yanzu ya kasa gane alƙibilar da jam’iyyar APC ke fuskanta.

Sarkin yaƙin masarautar Zazzau ya rasu ana tsaka da taro

An yi jana’izar mamacin da misalin ƙarfe 5 na yammacin ranar Alhamis.

Mahaifi ya harbe ’yarsa har lahira saboda wallafa bidiyo a Tiktok

Mahaifin ya ce abin da yarinyar ke yi ya saɓa wa addini da al’ada.