Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan majalisa sun nemi cin hancin N480m kafin amincewa da kasafin jami’o’i —Bincike

Suna barazanar bincike da kuma watsi da kasafin duk shugaban jami’an da ya ƙi ba su cin hanci a wurin kare kasafin kuɗin makarantar

NAJERIYA A YAU: Dabarun Bunƙasa Kasuwanci Ta Intanet

Nazari kan ƙalubale da ke tattare da harkar kasuwanci ta intanet, da irin damar da ake samu idan an rungume ta, da kuma dabarun yin nasara a cikinta

Boko Haram ta kashe sojoji 22 da mayaƙan JTF a Borno

Sojoji sun kashe mayaƙan Boko Haram 70 da manyan kwamandojinsu a arangamar da aka yi a sansanin Mai Saleh da ke tsakanin jihohin Borno da Yobe

Mace ta rasu, wasu sun jikkata yayin da nakiya ta fashe a Neja

Nakiyar ta fashe ne sakamakon ɓoye ta da wani mutum ya yi domin amfani da ita wajen haƙar ma’adanai.

’Yan bindiga sun sace matashiya bayan karɓar kuɗin fansa a Kano

Maharan sun yi awon gaba da matashiyar bayan karɓar kuɗin fansa a hannun mahaifinta.