Manyan Labarai

Manyan Labarai

SERAP ta maka Tinubu da NCC a kotu kan kara kudin kiran waya da data

SERAP ta ce dole ne a bai wa ‘yan Najeriya hakkinsu na yin magana da samun bayanai.

’Yan bindiga sun sace mutum 22 a ƙauyukan Kaduna

Ana ci gaba da kai mana hare-hare a kai a kai, ana sace mana mutane kusan kullum.

Gobarar tankar mai ta yi ajalin mutum 18 a Enugu

Hatsarin wanda ya auku sakamakon shanyewar birki ya rutsa da ababen hawa 17.

An yi taron Maulidin ƙasa duk da gargaɗin harin ’yan ta’adda a Kano

Taron Maulidin karo na 39 ya samu halarcin Mataimakin Shugaban Kasa Kashim Shettima.

An saki Falasɗinawa 200 da ke ɗaure a Isra’ila

Sakin nasu na zuwa ne, bayan sakin wasu sojojin Isra’ila mata da hamas ta yi, wadanda ke rike a hannunta tsawon watanni.