Tinubu zai tafi taron makamashi a Tanzania
Tinubu zai bayyana himmar Nijeriya wajen samar da wutar lantarki da rawar da ƙasar ke takawa wajen ci gaban makamashi a Afirka.
Manyan Labarai
Tinubu zai bayyana himmar Nijeriya wajen samar da wutar lantarki da rawar da ƙasar ke takawa wajen ci gaban makamashi a Afirka.
An haramta wa duk wani mutum ko kuma wata ƙungiya shiga ayyukan ƙungiyar Lakurawa.
Janar Christopher Musa ya ce bayan halaka mataimakin Bello Turji da wasu manyan kwamandojinsa da sojoji suka, dan ta’addan ya far neman yadda zai miƙa
Gwmanatin Kano ta ce babu makawa dole a gudanar da taron Maulidin Tijjaniyya wanda aka shafe shekaru 39 ana gudanarwa
An tsare Muhuyi Magaji Rimingado ne kan binciken badaƙalar karkatar da Naira biliyan huɗu, a cewar wata majiya a Hukumar.