Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan ta’adda na shirin kai hari Kano

’Yan sandan jihar sun buƙaci jama’a da su yi taka-tsan-tsan tare da kauce wa wuraren cunkoson jama’a har sai an bayar da sanarwa.

Za a hukunta iyayen da suka hana yara samun ilimi a Adamawa

Babban taron na da nufin tsara dabarun inganta fannin ilimi daidai da tsarin da gwamnatin jihar ta yi a ƙarƙashin jagorancin Gwamna Ahmadu Umaru Finti

Tinubu ya ba Ganduje da Gawuna shugabanci a Hukumar Filayen Jirage da Bankin gidaje 

Tinubu ya naɗa tsohon Mataimakin Gwamnan Kano a zamanin Ganduje, Nasiru Yusuf Gawuna a matsayin Shugaban Majalisar Amintattu na Bankin Gidaje ta Ƙasa

Jeremiah Useni: Muhimman abubuwa kan ministan Abuja na zamanin Abacha

Ga wasu muhimmin abubuwa kan tsohon Ministan Abuja a zamanin Abacha, Laftanar-Janar Jeremiah Timbut Useni (murabus) wanda ya rasu bayan fama da jinya,

Dogo Giɗe ya kashe ’yan Boko Haram 20 ya ƙwace makamansu

Dogo Giɗe ya fitar yana bugun ƙirji da ɓarnar da ya yi wa Boko Haram, ya kuma yi baje kolin makamansu da ya ƙwace