Yarjejeniyar tsagaita wuta ta soma aiki a Gaza
Isra’ila ta fitar da jerin sunaye da hotunan mutum 33 da ta ce su ne take sa ran za a saki.
Manyan Labarai
Isra’ila ta fitar da jerin sunaye da hotunan mutum 33 da ta ce su ne take sa ran za a saki.
Akasarin waɗanda abin ya rutsa da su talakawa ne mazauna yankin da suka yi gaggawar ɗiban man da ya zube bayan motar ta kife.
Mutane da yawa sun taru domin ɗiban mai duk da ƙoƙarin da aka yi na hana su.
Ndume ya ce har yanzu akwai gaɓoɓin da ba a fayyace abin da suka ƙunsa ba.
Wata mota dakon mai maƙare da man fetur ta yi bindiga bayani ta yi hatsari a mahaɗar Dikko Junction da ke Jihar Neja, a kan hanyar Abuja-Kaduna.