Manyan Labarai

Manyan Labarai

Yarjejeniyar tsagaita wuta ta soma aiki a Gaza

Isra’ila ta fitar da jerin sunaye da hotunan mutum 33 da ta ce su ne take sa ran za a saki.

Mutanen da gobarar tankar mai ta kashe sun kai 86 a Neja

Akasarin waɗanda abin ya rutsa da su talakawa ne mazauna yankin da suka yi gaggawar ɗiban man da ya zube bayan motar ta kife.

Mutum 60 sun mutu a fashewar tankar mai a Neja

Mutane da yawa sun taru domin ɗiban mai duk da ƙoƙarin da aka yi na hana su.

Dokokin Haraji: Matakin gwamnoni bai wadatar ba – Ndume

Ndume ya ce har yanzu akwai gaɓoɓin da ba a fayyace abin da suka ƙunsa ba.

HOTUNA: Tankar mai ta yi bindiga a Dikko Junction

Wata mota dakon mai maƙare da man fetur ta yi bindiga bayani ta yi hatsari a mahaɗar Dikko Junction da ke Jihar Neja, a kan hanyar Abuja-Kaduna.