An kashe manyan alƙalai 2 a harabar Kotun Ƙolin Iran
“Alƙalai uku aka kai wa harin, biyu daga cikinsu sun yi shahada, na ukunsu kuma ya samu rauni. Maharin kuma ya kashe kansa.”
Manyan Labarai
“Alƙalai uku aka kai wa harin, biyu daga cikinsu sun yi shahada, na ukunsu kuma ya samu rauni. Maharin kuma ya kashe kansa.”
Manoman da ’yan kasuwa sun bayyana cewa faɗuwar farashi na barazana ga rayuwarsu duk da cewa ’yan Najeriya sun bayyana farin cikinsu game da hakan
Falasɗinawa 1,650 ake sa ran za su fito daga gidajen yarin Isra’ila bayan yarjejeniyar zaman lafiyar Hamas da gwamnatin Isra’ila ta fara aiki
Sai dai gwamnonin sun ƙi amincewa da buƙatar ƙara harajin cinikayya na VAT da yake ƙunshe a cikin ƙudirin.
Abin da ke faruwa a tsakaninsu a yanzu abin takaici ne. Yanzu lokaci ya yi za a haɗa kai a zauna lafiya.