Manyan Labarai

Manyan Labarai

Matatar Dangote ta kara farashin fetur zuwa N955

Karin Naira 55 a farashin litar man fetur zai fara aiki ne a ranar Juma’a, kamar yadda matatar ta sanar.

CP Hauwa Ibrahim: Bakanuwar farko da ta zama Kwamishinar ’yan sanda

A tattaunawarta da Aminiya, wannan bakanuwar kuma kallabi tsakanin rawuna, CP Hauwa Ibrahim ta bayyana yadda rayuwa ta kasance mata tun daga kwalejin

NAJERIYA A YAU: Dalilan Da Suka Sa Farashin Citta Ta Yi Tashin Gwauron Zabo

Shirin Najeriya a Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne a kan abubuwan da suka sa farashin citta ya yi tashin gwauron zabo a kasuwanni

Gwamnoni sun ƙi amincewa da ƙara harajin VAT

Gwamnonin sun amince a yanzu Majalisar Tarayyar za ta iya ci gaba da muhawara kan ƙudirin Dokar Haraji.

Gwamnatin Tinubu ta yi wa Sarki Sanusi raddi

Sarkin Kano na 16 ya furta kalaman cewa ba zai taimaki Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu ba.