Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda jiragen soji suka kashe fararen a karo na biyu a wata guda

Wannan na zuwa ne makonni kusan uku bayan da Rundunar Sojin Kasa ta Najeriya ta kai wani harin irin wannan a Ƙaramar Hukumar Silame da ke Jihar Sakkwa

Aikin titin tiriliyan 16 ya yi layar zana a kasafin 2025

A watan Mayu ake sa ran a buɗe yankin katafaren titin da ya tashi daga Sakkwato zuwa Badagry

An yi garkuwa da ’yar ƙasar waje a Nijar

Karo na farko ke nan da aka sace wani ɗan ƙasar waje a Nijar tun bayan da sojoji suka karɓe mulki a Jamhuriyar Nijar.

Sojin sama sun yi kuskuren kashe mutum 16 a Zamfara

Ana kyautata zaton waɗanda aka kashe ’yan sa-kai ne.

Rikicin Masarautar Kano: Tsagin Aminu Ado Bayero zai ɗaukaka ƙara

Tsagin Sarkin ya ce zai jira sai kotun ƙoli ta yi hukunci sannan zai haƙura.