Manyan Labarai

Manyan Labarai

Lakurawa sun kashe ma’aikatan Airtel 3 a Kebbi

Sai dai an samu mabanbantan rahotanni kan haƙiƙanin waɗanda aka kashe.

2025: Wutar lantarkin Najeriya ta ɗauke gaba ɗaya

Wannan shi ne karo na 13 da wutar lantarkin ta lalace cikin watanni 13 da suka gabata.

Kano: Kwamishinan da Abba ya tsige ya koma Jam’iyyarAPC

Wannan na zuwa ne bayan gwamnan jihar ya sauke shi daga muƙaminsa.

Yadda gwamnati ta yi sulhu da ’yan bindigar Kaduna

Manoma a yankin Birnin Gwari sun fara konawa garuruwansu da fatan fara shirye-shiryen noma bayan Gwamnatin Kaduna ta yi sulhu da ’yan bindigar da ke a

‘Da kuɗin yankan farce na je Hajji’

Sai an ninka kuɗin da ake biyan sa a wancan lokaci sau dubu ɗari biyu kafin ya kai N200 da a yanzu ake biyan kuɗin gyaran farce