Zambar Intanet: EFCC ta kama ’yan China 4 da wasu 101 a Abuja
Ana alaƙanta waɗanda ake zargin da yin wata zamba ta hanyar ayyukan duba harkokin otal don damfarar mutane kuma ana zarginsu suna da cibiyoyi a Turai.
Manyan Labarai
Ana alaƙanta waɗanda ake zargin da yin wata zamba ta hanyar ayyukan duba harkokin otal don damfarar mutane kuma ana zarginsu suna da cibiyoyi a Turai.
Daga wurina, idan za a canza ku bisa rashin aiki, ina tsammanin babu wani Kwamishina da zai tafi.
Kotun ta ce an kori shari’ar da mai ƙara Aminu Ado Bayero ya gabatar saboda rashin cancanta.
A shekarar 2024, hukumar kashe gobara ta yi nasarar ceto dukiyoyin da darajarsu ta kai Naira tiriliyan 1.94 tare da yin asarar dukiyoyi da aka yi ƙiya
’Yan ta’ddan sun yi wa mutanen kwanton ɓauna ne sannan suma yi musu kisan gilla a Ƙaramar Hukumar Batasri