Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Abin Da Ya Sa ’Yan Najeriya Ba Sa Samun Wadataccen Abinci

Magidanta da dama, musamman, sun tsallake sun bar iyalansu sun shiga bariki don neman abin sanyawa a bakin salati

An kai hari Fadar Shugaban Ƙasar Chadi

A ranar Laraba ne mayaƙan Boko Haram suka sheka lahira bayan sun kai hari Fadar Shugaban Ƙasa Chadi da ke birnin N’Djamena

Nan ba da jimawa za a ƙara kuɗin kiran waya da data — Gwamnati

Ministan ya tabbatar da cewa za a yi ƙarin kuɗin amma ba kamar yadda kamfanonin sadarwar suka nema ba.

Mutum 11 sun rasu, an ƙone gidaje a rikicin Hausawa da Fulani a Jigawa

Mazauna yankin sun yi kira da gwamnati ta kawo musu ɗauki domin samun zaman lafiya.

Yadda na taso daga almajiranci na zama shugaban NNPCL – Kyari

Kyari, ya bayyana irin wahalhalun da ya fuskanta a rayuwa.