Manyan Labarai

Manyan Labarai

Saudiyya ta sako matan Najeriya da ta tsare kan safarar kwayoyi

Saudiyya ta wanke tare da sallamar mata ’yan Najeriya da ta tsare su a lokacin aikin Hajjin 2024 kan zargin safarar hodar iblis

NAJERIYA A YAU: Yadda ma’aikata za su daina jira kafin shigowar albashin watan Janairu

Watan Janairu kan zo da ƙalubale kasancewar an biya masu aikin albashi da wuri a cikin watan Disamba, sun kuma ƙarar da shi a kan bukukuwan da ƙarshen

Gobara ta ƙone shaguna 50 a kasuwar kara a Sakkwato

Wutar ta tashi ne cikin dare lokacin da kowa ba ya nan.

Tinubu zai tafi Ghana rantsar da John Mahama

Za a rantsar da John Mahama a ranar Talata.

’Yan bindiga sun kashe shugaban Miyetti Allah na Katsina, sun sace iyalansa

Maharan sun yi awon gaba da matan mamacin biyu da kuma ‘yarsa guda ɗaya.