Saudiyya ta sako matan Najeriya da ta tsare kan safarar kwayoyi
Saudiyya ta wanke tare da sallamar mata ’yan Najeriya da ta tsare su a lokacin aikin Hajjin 2024 kan zargin safarar hodar iblis
Manyan Labarai
Saudiyya ta wanke tare da sallamar mata ’yan Najeriya da ta tsare su a lokacin aikin Hajjin 2024 kan zargin safarar hodar iblis
Watan Janairu kan zo da ƙalubale kasancewar an biya masu aikin albashi da wuri a cikin watan Disamba, sun kuma ƙarar da shi a kan bukukuwan da ƙarshen
Wutar ta tashi ne cikin dare lokacin da kowa ba ya nan.
Za a rantsar da John Mahama a ranar Talata.
Maharan sun yi awon gaba da matan mamacin biyu da kuma ‘yarsa guda ɗaya.