Manyan Labarai

Manyan Labarai

’Yan sandan sun ceto mutum 18 daga harin ’yan bindiga a Katsina

‘Yan sandan sun ceto mutanen bayan wasu huɗu sun ji rauni.

Abba jagora ne mai gaskiya da tausayi – Kwankwaso

Jagoran ya taya Gwamna Abba murnar cika shekaru 62 a duniya.

’Yan bindiga sun kashe sojojin kamaru 6 a kan iyakar Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewar makiyayan sun kai harin ne a matsayin ramuwar gayya.

Za a ɗauke wutar lantarki na tsawon mako 2 a Abuja

Wannan dai na zuwa ne bayan yadda aka dinga samun matsalolin wutar lantarki a birnin.

Hukumar tace fina-finai ta dakatar da Samha kan shigar banza

Hukumar ta soke lasisin jarumar tare da hana ta fitowa a cikin fim na tsawon watanni 12.