Manyan Labarai

Manyan Labarai

Sakataren Gwamnatin Ondo ya rasu bayan yin hatsarin mota

Har yanzu gwamnatin jihar ba ta fitar da wata sanarwa a hukumance game da rasuwar ba.

An kashe mutum 9 an jikkata 4 saboda biskit a Jigawa

An yi ta harbi da kibiya tare da ƙona gidaje inda aka halaka rayuwa tara tare da jikkata wasu a ƙananan hukumomin Jahun da Miga da ke Jihar Jigawa

Shugabannin Arewa na haifar da rabuwar kai wajen zaɓen ’yan takara – Kwankwaso

Tsohon Gwamnan na Kano, ya ce shugabannin ba abin da suke haifarwa face rarrabuwar kai a yankin.

Zulum ya rage farashin fetur zuwa N600

Gwamnan Babagana Umara Zulum ya rage farashin litar, an fetur zuwa Naira 600 ga manoma a ƙananan hukumomin da rikicin Boko Haram ya addaba

Dalilin da Yar’Adua ya soke cefanar da matatun mai da Obasanjo ya yi

Farashin da Obasanjo ya yi gwanjon matatun man Kaduna da Fatakwal bai kai kashi hudu na darajar kuɗinsu ba, kamar yadda Femi Falana ya bayyana