Gwamnatin Kano ta yi watsi da dokokin haraji
Mataimakin Gwamnan, ya ce Jihar Kano ba za ta aminta da duk wata doka da za ta cutar da al’ummarta ba.
Manyan Labarai
Mataimakin Gwamnan, ya ce Jihar Kano ba za ta aminta da duk wata doka da za ta cutar da al’ummarta ba.
Ajaero ya ce dole ne a janye dokokin saboda suna barazana ga zaman lafiyar ma’aikata.
Dakarun dun buƙaci ƙarin haɗin kai daga ‘yan Najeriya domin samun nasara a yaƙi da ‘yan ta’adda.
Shugaban ya ce gwamnatinsa na ƙoƙarin kawo ƙarshen wahalhalun da ‘yan Najeriya suka fuskanta a 2024.
Shirin Daga Laraba na wannan makon zai yi nazari ne kan dalilan matan wannan zamanin na ƙin auren talaka.