Manyan Labarai

Manyan Labarai

An kama matar da ke kai wa Bello Turji makamai a Zamfara

An kama matar ne da wani abokin tafiyarta ɗauke da wasu makamai a hanyar Zamfara.

Harin Jirgi: Shettima ya nemi afuwar al’ummar Sakkwato

Shettima, ya buƙatci al’ummar Sakkwato su ci gaba da bai wa sojoji sahihan bayanan da za su inganta aikinsu.

Hatsarin jirgin sama ya hallaka mutum 122 a Koriya Ta Kudu

Jirgin ya taso da fasinjoji 175 da ma’aikata shida, kafin ya yi hatsari a filin jirgin sama na Muan.

Tinubu na ɓoye wa ’yan Najeriya gaskiyar halin da ƙasa ke ciki — Sule Lamido

Tsohon gwamnan ya ce jam’iyyar APC ta zame wa ‘yan Najeriya annoba.

Tinubu ya damu game da harin Sakkwato – Minista

Ministan ya ce Tinubu ya damu matuƙa game da harin da ya yi sanadin mutuwar mutum 10 a jihar.