Manyan Labarai

Manyan Labarai

Abba ya dauki daliban Kano da suka kammala karatu a Indiya aiki

Sauran ɗaliban kuma, ya tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta yi aiki tare da kamfanoni masu zaman kansu don samar musu da ayyuka

Bama-baman Lakurawa ne suka kashe mutane a Sakkwato – Sojoji

Rundunar sojin ta ce sai da ta tattara bayanan sirri kafin ta kai harin.

Gobara ta ƙone shaguna da kayan miliyoyi a kasuwar Nasarawa

‘Yan kasuwar sun koka kan rashin kyakkyawan tsarin kashe gobara a kasuwanni jihar.

Gyaran TCN ya janyo ɗaukewar wutar lantarki a Abuja

Kamfanin ya ce gyaran ya zama dole ne domin inganta wutar lantarki a yankunan.

Yadda dagacinmu ya sassara ni da adda — Maraya

Asibiti na neman a ajiye Naira dubu 500 kafin su fara jinyar raunukan marayan, wanda ke fama da karaya guda bakwai daga saran sa da adda da yake zargi