Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya sanya hannu kan N68.32trn a matsayin kasafin 2026, ya kara tsawaita wa’adin na 2025

Tinubu ya gode wa Majalisar Tarayya bisa amincewa da kasafin kuɗin cikin gaggawa.

MTN ya dakatar da tsarin rancen katin waya da data

Tsarin Xtratime yana bai wa kwastomomi da ke kan tsarin prepaid damar aron katin kiran waya ko data, sannan su biya bayan sun sake sayen katin kiran w

NAJERIYA A YAU: ‘Halin Kunci Ya Sa Muke Zama A Baca A Abuja’

Yadda mutane ke kwana a dakunan wucin gadi a Babban Birnin Najeriya da sauran manyan biranen Najeriya

Fursuna ya tsere bayan hatsarin motar jami’ai a Yobe

Rahoton ya bayyana cewa tserewar nasa ya faru ne a ranar 13 ga watan Afrilu, lokacin da motar da ke jigilar fursunoni zuwa Damaturu ta yi hatsari a ka

Kotu ta ɗaure matashi shekara 15 kan faɗa da jami’an NDLEA

Kotun ta bayar da umarnin cewa zaman gidan kason zai fara ne daga ranar da aka yanke hukuncin, sannan ba a ba shi zaɓin biyan tara ba.