Manyan Labarai

Manyan Labarai

Arewacin Najeriya bai dogara da wani yanki ba – Ndume

Ndume, ya ce Arewancin Najeriya ba zai zamar wa wani yanki wahala ba.

Mahara sun kai wa Sarkin Nupen Lokoja hari a fadarsa

Etsu Nupe na Lokoja, Emannuel Akamisoko Dauda-Sekila, ya tsallake rijiya da baya

NAJERIYA A YAU: Abubuwan Da Suke Haddasa Turmutsutsu A Najeriya

Nazari a kan bin da yake haddasa turmutsutsu a tasakanin ’yan Najeriya, da ma hanyoyin hana shi aukuwa.

Jerin mace-mace a wurin turereniyar abincin tallafi a Najeriya

Aƙalla mutum 213 ne suka rasu wasu da dama suka jikkata a sakamakon turereniya a sassan Najeriya a shekaru 11 da suka ta gabata.

Ma’aikatun da Tinubu ya rushe sun samu N2.4tr a Kasafin 2025

Kowacce daga cikin rusassun ma’aikatun biyu an ware mata kuɗaɗen manyan ayyuka da albashi da kuma na ayyukan gudanarwa