Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ma’aikatun da Tinubu ya rushe sun samu N2.4tr a Kasafin 2025

Kowacce daga cikin rusassun ma’aikatun biyu an ware mata kuɗaɗen manyan ayyuka da albashi da kuma na ayyukan gudanarwa

Manufofin Tinubu ba su da alaƙa da turmutsutsin tallafi — Minista

Ministan ya ce irin wannan iftila’in ta taɓa faruwa a gwamnatocin baya.

Gwamnatin Yobe ta tallafa wa magidanta 53,000 da N3.91bn a 2024

Gwamnatin ta ce ta kashe kuɗaɗen ne saboda wahalhalun da koma bayan tattalin arziƙi ya samu.

An kama bokaye 2 kan zargin yi wa shugaban Zambiya asiri

Bokayen sun ce an musu alƙawarin dala 73,000 idan har suka cutar da shugaban ƙasar.

Gwamnatin Kano na shirin tara harajin 80bn a 2025

Gwamnatin ta ce za ta gurfanar da waɗanda ba sa biyan haraji a gaban kotu.