Manyan Labarai

Manyan Labarai

Kirsimeti: Gwamnati ta fara jigilar fasinjoji kyauta a jirgin ƙasa

Jigilar fasinjojin za a riƙa yinta cikin lumana a wurare biyar da suka haɗa da: Abuja zuwa Kaduna da Lagos zuwa Ibadan da Warri zuwa Itakpe da Porthar

An saki Yahaya Bello bayan cika sharuɗɗan beli

An saki Yahaya Bello bayan cika sharuɗɗan belin. An sake shi da yammacin yau Juma’a.”

Gobara ta kashe ma’aurata da jikansu a Ibadan

An tabbatar da cewa mutum uku – miji, matarsa, da jikansu – sun rasa rayukansu a tashin gobarar, yayin da aka ceto wasu biyar da ransu dag

’Yan Arewa sun ƙi amfani da damar da suka samu na shugabancin Najeriya – Dogara

Ya kamata ’yan Arewa su yi watsi da yunƙurin ɗora wa Shugaba Tinubu alhakin halin da yankin Arewa ke ciki a halin yanzu.

Uwa da ’yarta sun lashe gasar gudun famfalaƙi a Kaduna 

Dattijuwa Elizabeth Nuhu Bawa ce ta zama Gwarzuwa a yayin da ’yarta, Grace, ta zo ta biyu a gasar tseren yada-ƙanin-wani