An yi garkuwa da ɗalibai a hanyar zuwa jarrabawar JAMB
Kimanin mutane 18 ke cikin motar da ke kan hanyarsu ta zuwa Otukpo domin rubuta jarabawar JAMB da aka shirya gudanarwa a ranar Alhamis.
Manyan Labarai
Kimanin mutane 18 ke cikin motar da ke kan hanyarsu ta zuwa Otukpo domin rubuta jarabawar JAMB da aka shirya gudanarwa a ranar Alhamis.
Tsohuwar Ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouq na fuskantar zargin badakalar Dala miliyan 1.3 da kuma Naira miliyan 746.6.
Jam’iyyun adawa ciki har da ADC da PDP sun koka kan shugabancin Amupitan a INEC.
Ƙungiyar ta ce dole ne Gwamnatin Tarayya ta ɗaukar matsalar da muhimmanci matuƙar ana son ganin ƙarshenta.
Wannan na nufin cewa, ana bin kowane ɗan Najeriya Naira 724,000.