Manyan Labarai

Manyan Labarai

ECOWAS ta shiga taro bayan ficewar Nijar, Mali da B/Faso

Shugaban Kasar Boka Bola Tinubu yana jagorantar taron shugabannin Kungiyar Rainon Tattalin Arziƙin Yammacin Afirka a halin yanzu.

Kwankwaso da Obasanjo sun yi taro kan siyasar Najeriya

Shugabannin sun yi taron ne don tattauna makomar siyasa da shugabanci a Najeriya.

Ba mu nemi Jonathan don yi mana takara a 2027 ba — PDP

Kakakin ya jaddada cewa PDP, tana da ’yan takarar da suka cancanta daga cikin gwamnoni da shugabanni.

Mun yi bankwana da ECOWAS babu batun dawowa – Nijar, Mali da Burkina Faso

Ƙasashen uku sun jaddada aniyarsu na ficewa daga ƙungiyar ECOWAS.

Ina nan a raye, ban mutu ba – Shugaban INEC

Ya bayyana haka ne cikin wata sanarwa da mataimakinsa na musamman, ya fitar.