Manyan Labarai

Manyan Labarai

Mahara sun kashe mutum sun ƙona gidaje a Gombe

Wasu mahara ɗauke da muggan makamai sun kashe wani tare da ƙona gidaje da kayan abinci sannan suka sace dabbobi da ba a san adadinsu ba a Ƙaramar Huku

NAJERIYA A YAU: Yadda ya kamata alaƙa ta kasance tsakanin ’yan sanda da al’umma

Akan samu fito-na-fito tsakanin ’yan ƙasa da ’yan sandan sakamakon zargin su da wuce gona da iri wajen gudanar da aikin nasu.

Buhari ya yi iya ƙoƙarinsa na shugabancin Nijeriya –  Ooni

Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi, ya yaba wa Muhammadu Buhari bisa ƙoƙarin da ya yi a lokacin da yake shugabancin Nijeriya.

Majalisa ta sa a kamo Shugaban Kamfanin Julius Berger kan zargin N141bn

Majalisar Dattawa ta sa a kamo Manajan Daraktan Kamfanin Gine-gine na Julius Berger kan badaƙalar aringizon Naira biliyan 141 a aikin gyaran titi

Tinubu zai gabatar da kasafin kuɗin 2025 ga Majalisa ranar Talata

“Shugaban Ƙasa ya bayyana aniyarsa ga majalisar dokokin ƙasar na gabatar da kasafin kuɗin 2025 a zaman haɗin gwiwa na Majalisar a ranar 17 ga Di