Abba ya sallami Baffa Bichi da Kwamishinoni 5
Gwamna Yusuf ya tsige wasu daga cikin jami’an gwamnatin jihar ya kuma sake naɗa wasu shugabannin domin inganta ayyukan gudanar da harkokin mulki da na
Manyan Labarai
Gwamna Yusuf ya tsige wasu daga cikin jami’an gwamnatin jihar ya kuma sake naɗa wasu shugabannin domin inganta ayyukan gudanar da harkokin mulki da na
An bayyana cewa alƙaluman da aka fitar sun haɗa da adadin mayaƙa 30,426, mata 36,774, da yara 62,265.
Malaman jami’o’in gwamnati a Nijeriya sun koma kwana a ofisoshinsu saboda tsadar mai da tashin gwauron zabon kayan masarufi a kasar
Gwamantin jiahr ta rage ƙarfin ikon Lamiɗon Adamawa zuwa ƙananan hukumomi uku ta karɓe shugabancin Majalisar Sarakunan Jihar daga hannunsa
Shirin Najeriya A Yau na wannan rana ya zanta da masu ruwa da tsaki a harkar albasa kan dalilan tashin farashinta da kuma hanyoyin samun maslaha.