Manyan Labarai

Manyan Labarai

Boko Haram sun fille kan masunta 14 a kan iyakar Najeriya 

An kai musu harin ne yayin da suke kamun kifi a kusa da Bosso a ranar Lahadi. 

Majalisa ta umarci CBN ya magance karancin takardun kudi

Majalisar Wakilai ta umarci Bankin CBN ya kawo karshe matsalar karancin takardun, in dai har ba shi da hannu a cikin matsalar

Mai aikin shara ya mayar da N40m da ya tsinta a Kano

Wani mai aikin shara ya mayar kudi kimanin Naira miliya 40 da ya tsinta ga mai su a Asibitin Abubakar Imam da ke unguwar Fagge a Kano

DAGA LARABA: Me nasarar John Mahama ke nufi ga ƙasar Ghana?

Shirin Daga Laraba zai yi nazari ne kan nasarar John Mahama a zaben Ghana da kuma kalubalen da zai iya fuskanta a shekara daya na farkon wa’adinsa.

’Yan sanda sun kama mutum 3 da jabun kuɗi N129bn a Kano

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, ta kama wasu mutum uku da aka samu da jabun kuɗi har Naira biliyan 129.