Boko Haram sun fille kan masunta 14 a kan iyakar Najeriya
An kai musu harin ne yayin da suke kamun kifi a kusa da Bosso a ranar Lahadi.
Manyan Labarai
An kai musu harin ne yayin da suke kamun kifi a kusa da Bosso a ranar Lahadi.
Majalisar Wakilai ta umarci Bankin CBN ya kawo karshe matsalar karancin takardun, in dai har ba shi da hannu a cikin matsalar
Wani mai aikin shara ya mayar kudi kimanin Naira miliya 40 da ya tsinta ga mai su a Asibitin Abubakar Imam da ke unguwar Fagge a Kano
Shirin Daga Laraba zai yi nazari ne kan nasarar John Mahama a zaben Ghana da kuma kalubalen da zai iya fuskanta a shekara daya na farkon wa’adinsa.
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kano, ta kama wasu mutum uku da aka samu da jabun kuɗi har Naira biliyan 129.