Ɗan sanda ya yi sanadin mutuwar ƙanwar Gwamnan Taraba
Atsi, ƙanwar Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ta rasu bayan samun raunin harbin bindiga da wani ɗan sanda ya yi mata.
Manyan Labarai
Atsi, ƙanwar Gwamnan Jihar Taraba, Agbu Kefas, ta rasu bayan samun raunin harbin bindiga da wani ɗan sanda ya yi mata.
Kotu ta tura tsohon Gwamnan Jihar Kogi Yahaya Bello zuwa Gidan Yarin Kuje kan almundahanar Naira biliyan 110.4.
Atiku ya ce abin tambaya shi ne, “Shin mme Gwamnatin Tinubu ta yi da ’yan Nijeriya za su kara zaben ta?”
Shirin Najeriya a Yau zai yi magana da matan da aka ci zarafinsu da ma mazan da suka ci zarafin matansu don gano bakin zaren.
Tawagar haɗin gwiwa ta ’yan sanda, sojoji da ’yan sa-kai, sun ceto manoma 36 da ’yan bindiga suka sace a kan hanyar Mairairai/Bena da ke Ƙaramar Hukum