Manyan Labarai

Manyan Labarai

Shugabannin da shaiɗan ya yi wa huɗuba ba sa yin nasara – Obasanjo

Tsohon Shugaban Ƙasa, Olusegun Obasanjo, ya ce shugabannin da shaiɗan ya yi wa huɗuba ba za sa yin nasara, yayin da waɗanda Allah Ya zaɓa ne ke yin na

’Yan bindiga sun sace mata 50 a Zamfara 

’Yan bindiga sun kai hari ƙauyen Kakin Dawa da ke yankin Gidan Goga, inda suka yi awon gaba da mata sama da 50 a Ƙaramar Hukumar Maradun a Jihar Zamfa

Masu kuɗi ya kamata a ƙara wa haraji —Farfesa Ɗandago

Farfesa Kabiru Isa Ɗandago ya ce maimakon a ƙara wa talakawa haraji, kamata ya yi a soke karɓar Harajin VAT, a ɓullo da haraji a kan sayayyar da mas

NAJERIYA A YAU: Ƙuncin da marasa lafiya suke ciki saboda tsadar magani

Tsadar magunguna a asibiti ta sa marasa lafiya da ’yan uwansu sun koma sayen maganin a hannun masu tallan sa a kafaɗa, ko amfani da maganin gargajiya,

Shugabanci: ’Yan Arewa su jira sai 2031 —Akume

Akume ya ce farin jinin Tinubu na nan, duk kuwa da ƙudurin dokar haraji da sauran tsare-tsaren da gwamnatinsa ta ɓullo da su