Manyan Labarai

Manyan Labarai

Tinubu ya taya Mahama murnar lashe zaɓen Ghana

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya John Dramani Mahama murnar lashe zaɓen shugaban ƙasa da aka gudanar a Ghana a ranar 7 ga watan Disamba, 2024

’Yan bindiga sun sace amarya da ƙwayenta 4 a Sakkwato

’Yan Bindiga sun sace wata amarya da ƙwayenta huɗu a Ƙaramar Hukumar Sabon Birni a Jihar Sakkwato.

Jam’iyyar NPP mai mulki ta amince da shan kaye a Zaɓen Ghana

Tun gabanin bayyana sakamako a hukumance, jam’iyyar NPP mai mulki ta amince da shan kaye a Zaɓen Shugaban Ƙasar Ghana da aka gudanar a jiya Asabar. Ɗa

Yarjejeniyar zaman lafiya da ’yan bindiga ta faranta wa mazauna Birnin Gwari

Ƙaramar Hukumar Birnin Gwari da ta kwashe shekaru tana fama da  rashin tsaro a ’yan kwanakin nan hankulan al’ummar ya soma kwanciya a sakamakon

Tsarin harajin Najeriya na buƙatar gyara – Gwamnatin Tarayya 

Ministan Yaɗa Labarai da Al’adu, Mohammed Idris, ya yi kira da a sake duba tsarin harajin Najeriya, wanda ya ce yana cike da matsaloli.