Hukuncin kisa ne ya dace da masu kashe jami’an tsaro — Babangida Aliyu
Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu, ya buƙaci ake yanke wa duk wanda ya kashe jami’an tsaro, hukuncin kisa nan take.
Manyan Labarai
Tsohon Gwamnan Jihar Neja, Babangida Aliyu, ya buƙaci ake yanke wa duk wanda ya kashe jami’an tsaro, hukuncin kisa nan take.
Wasu da ake zargi ’yan bindiga ne sun kai wa mahaifiyar Gwamnan Jihar Taraba, Jumai Kefas da ƙanwarsa, Atsi Kefas, hari. Aminiya ta ruwaito cewa lamar
Yaƙin da sojoji ke yi a yankin Arewa maso Gabashin Najeriya mai sarƙaƙiya ne cike da ƙalubale.
Gwamnatin Kano ta ce ta yi mamaki da ganin yadda aka wayi gari wannan Juma’ar jami’an tsaron sun mamaye Fadar Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II.
Qungiyar Fulani ta Miyetti Allah Kautal Hore ta ayyana 13 ga watan Disamba a matsayin Ranar Bikin Shan Fura ta Duniya domin farfaxo da kyawawan al’adu