Manyan Labarai

Manyan Labarai

Ba zan taɓa goyon bayan wata doka da za ta cutar da Arewa ba — Kofa

Ɗan Majalisar Tarayya mai wakiltar ƙananan hukumomin Ƙiru da Bebeji na Jihar Kano, Abdulmumin Jibrin Kofa ya bayyana cewa ba zai taɓa goyon bayan duk

Majalisa ta kafa kwamitin da zai yi nazari kan dokokin gyaran haraji

Majalisar Dattawa, ta kafa wani kwamiti da Sanata Abba Moro zai jagoranta domin duba matsalolin da ke cikin dokokin gyaran haraji, tare da bayar da ra

Bom din ’yan bindiga ya kashe fasinjoji 12 a Zamfara

Karo na biyu ke nan cikin mako guda fasinjoji suke rasuwa bayan motocin haya suke ciki sun taka bom din da ‘yan ta’adda suka dasa a Jihar

HOTUNA: ’Yan kasuwar Kano sun yi alkunut kan kwana 70 babu wutar lantarki

Kanana da matsakaitan ’yan kasuwa a Kano sun yi sallah da addu’on’i neman dauki daga Allah bayan shafe kwana 70 babu wutar lantarki.

Sanatocin Arewa sun nemi a janye kudurin dokar harajin Tinubu

Sanatocin Arewa sun nemi a janye sabbin kudurorin dokar harajin da Tinubu ya mika wa majalisar