Manyan Labarai

Manyan Labarai

NAJERIYA A YAU: Matakan da manoman Jihar Taraba suka ɗauka kan ’yan ta’adda

Shirin Najeriya A Yau na wannan rana ya tattauna ne kan irin matakan da al’ummomin yankunan da ’yan ta’adda suka addaba suka ɗauka, don gudanar

Kotu ta jingine hukunci a shari’ar kuɗin ƙananan hukumomin Kano

Babbar Kotun Jihar Kano ta jingine yanke hukunci kan kan ƙarar da aka gabatar mata da ke ƙalubalantar riƙe kuɗin ƙananan hukumomin jihar. Ƙungiyar Ma’

Isra’ila ta tsagaita wuta a Lebanon

Yarjejeniyar tsagaita wutar ta soma aiki tun da Asubahin wannan Larabar.

Kotun ta bai wa EFCC umarnin tsare Yahaya Bello

Kotun ta sanya ranar 10 ga watan Disamba, 2024 domin ci gaba da shari’ar.

Lafiyata ƙalau, amma wasu na min fatan mutuwa – Obasanjo

Obasanjo ya ce lafiyarsa ƙalau duk da cewar wasu na masa fatan mutuwa.