An sace yara 4 ’yan gida ɗaya a Kaduna
An yi garkuwa da ƙananan yara huɗu ’yan gida ɗaya a yayin da mahaifiyarsu ke jinya a asibiti a yankin New Millennium City a Jihar Kaduna
Manyan Labarai
An yi garkuwa da ƙananan yara huɗu ’yan gida ɗaya a yayin da mahaifiyarsu ke jinya a asibiti a yankin New Millennium City a Jihar Kaduna
Hukuamr EFCC ta gurfanar da tsohon Gwamnan Jihar Kogi, Yahaya Bello, a Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja a safiyar Laraba
’Yan kasuwa sun bayyana ƙwarin gwiwar cewa farashin fetur zai ragu a Nijeriya sakamakon fara lodin tataccen mai daga Matatar Fatakwal
Ƙarancin jami’an tsaron ne ya sa wasu daga jihohin da rashin tsaron ya fi ƙamari suka samar da wasu jami’an tsaro da ke taimaka wa jami’an tsaron gwam
Tinubu da mai ɗakinsa da kuma wasu jami’an gwamnatin Najeriya za su shafe tsawon kwanaki uku a Faransa.